Bangaren kasa da kasa, kasashen duniya da dama da suka hada da Iran, Rasha, Turkiya, Morocco, Iraki Jordan da sauransu, sun yi Allawadai da bude ofishin jakadancin Amurka a Quds.
Lambar Labari: 3482657 Ranar Watsawa : 2018/05/14
Bangaren kasa da kasa, jam'iyyar labour babbar jam'iyyar adawa ta kasar Birtaniya ta yi kakakusar suka kan yadda Tehresa May ta bi sahun Amurka wajen kai wa Syria.
Lambar Labari: 3482581 Ranar Watsawa : 2018/04/18